Sayyid Hasan Nasrallah
Beirut (IQNA) A jawabin da babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ya yi a daren yau na maulidin manzon Allah (S.A.W) da Imam Jafar Sadiq (AS) ya bayyana cewa: daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawan yana nufin yin watsi da Palastinu da karfafa makiya.
Lambar Labari: 3489917 Ranar Watsawa : 2023/10/03
Bangaren kasa da kasa, Babban magatakardar kungiyar Hizbullah ta Lebanon ya jinjinawa ministan harkokin wajen Iran akan tayin dakansa wajen kalubalantar Amurka
Lambar Labari: 3483950 Ranar Watsawa : 2019/08/15